Nijeriya ta samu sabbin mutane 298 da suka Harbu da cutar Korona.
Wannan ya kawo jimlar wadanda aka tabbatar a kasar zuwa 49,068.
Mutane 36,497 suka warke sannan akwai mutane 975 da suka mutu.
Cibiyar Kula da Cututtuka ta Kasa ta sanar da sabbin mutane 108 a Kaduna, 49 a Legas, 47 a Ogun 18.
Sauran su ne; Osun-17 Babban Birnin Tarayya-15 Ondo-14 Edo-8 Oyo-6 Akwa Ibom-4 Kuro Riba-4 Borno-3 Ekiti-2 Bauchi-1 Kano-1 Ribas-1.